One of Nigeria's presidential candidates, Bola Ahmed Tinubu, spoke to Focus On Africa and told
@okwoche
about:
👉🏾 Why Nigerians should vote for him in the upcoming elections.
👉🏾 What his main priorities are.
👉🏾 The source of his wealth.
Inna lillahi wainna ilaihir rajiun. We lost him this morning. I lost my elder brother this morning. Janaza @ 2pm dan sarari mosque Rijiyan zaki. Your prayers will be highly appreciated 🙏
Nifa duk mai magana akan iPhone this iPhone that, kallan dan qauye nake masa. wasu ma hana cikin su abinci su kayi aka siya iPhone. wasu matan kuma ba'a cewa komai
Kai da bakin ka kace idan babu alkhairi Allah ya hanaka cin zabe kuma ya hana ashe tawakkalin duk na qarya ne. Allah yayi mana tsari da kai mai fuska biyu mtwssss
Dan takarar gwamnan jihar Kano na jam’iyyar APC a zaben 2023, Nasiru Yusuf Gawuna ya ce nasarar da ya samu a kotu za ta ba shi damar yi wa al’umma adalci.
Wlhy before my Dad died idan na tashi in the middle of the night thirsty I always shout his name ‘Baba zan sha ruwa and he always deliver. Kowa da irin gidan su.
I don't know how and why but wlhy I dreamt about Umar Yar'adua reciting the holy Quran for us in a classroom. May his soul continue to rest in Jannatul Firdaus.
A romantic story:
Prophet Muhammad (SAW) once went home late at night and slept in front of his house as he didn’t want to awake Aisha, however he didn’t realize that Aisha was also sleeping behind the door waiting for him ❤️😻❤️❤️❤️❤️
Wallahi all these girls shaming broke guys wata koh keke babanta bashi da shi. Being broke doesn’t necessarily means one is jobless for God sake 🤦🏼♀️ kuyi ta jawo mana zagi